
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole

Duniya budurwar wawa, mutuwa tana kan kowa, haka dole za ta biyo ka kodayaushe ko ba ka so ba. Ƙasidar Duniya Budurwar Wawa Ta Sa'eed Ib...