
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole

AMFANI Mene ne kalmar ina son ki, idan har ba zan iya yin komai a kanki ba? Mene ne ma'anar cewa ina son ki, idan har farin cikin ki b...