Tuesday 2 July 2024

Umar Bush Ya Kunyata Masoyiyar Sa A Gaban Jama'a

Tura Wannan Zuwa Ga

Martanin da Umar Bush ya yi wa masoyiyarsa.


Umar Bush ya kunyata masoyiyarsa


Bayan ya gama kushe ta, sai ya kunyata masoyiyar tasa, inda ya mayar mata da martanin cewa "Ki kashe kan naki idan har sai kin aure ni."


Kalli martanin nasa kai-tsaye anan...


A makon nan ne dai aka samu ɓullar bidiyon wata matashiyar budurwa wadda ta yi ikirarin cewa "Idan har ban auri Umar Bush ba, Wallahi Tallahi zan iya datse kaina."


Ku ci gaba da kasancewa tare da mu a kodayaushe don samun cikakken tarihin Umar Bush nan bada daɗewa ba.

TURA WANNAN ZUWA GA

Mawallafi: verified_user