Sunday 4 August 2024

Kalli Yadda 'Yan Saudiya Su Je Har Ɗakin Ka'aba Don Taya 'Yan Najeriya Zanga-Zanga

Tura Wannan Zuwa Ga

A yau Lahadi ne aka shiga rana ta huɗu da fara yin zanga-zanga kan tsadar rayuwa a faɗin ƙasar Najeriya.


Mazauna ƙasar Saudiya


A saboda haka ne, aka samu wasu mazauna ƙasar Saudiya waɗanda 'yan asalin ƙasar Najeriya ne suke taya 'yan Najeriya kokawa kan al'amuran da ke damun su.


Kalli bidiyon kai-tsaye anan..


Wani daga cikin su ma har ɗakin ka'aba ya je ya yi addu'a ta musamman domin Allah ya kawo wa ƙasar mafita.

TURA WANNAN ZUWA GA

Mawallafi: verified_user